{"id":3283,"date":"2024-10-01T13:52:47","date_gmt":"2024-10-01T13:52:47","guid":{"rendered":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=3283"},"modified":"2024-10-01T13:52:47","modified_gmt":"2024-10-01T13:52:47","slug":"shekaru-64-da-samun-yanci","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=3283","title":{"rendered":"SHEKARU 64 DA SAMUN &#8216;YANCI"},"content":{"rendered":"<p>INA SON KASA TA NIJERIYA<\/p>\n<p>SHEKARU 64 DA SAMUN &#8216;YANC<\/p>\n<p>Ina matukar son wannan hamshakiyar kasar ta mu Nijeriya, ina kuma fatan wata rana da yardar Allah ta wuce Birtaniya da Amurka, ina kuma fatan ta zama abar soyuwa a zukatan mutanen duniya, kamar ko kusa da Makka da Madina.<\/p>\n<p>Son da nake yi wa kasa ta Nijeriya ta kai idan ana taken kasa na kan ji hawaye suna zuba daga idanuna, saboda tsananin yadda nake jaddada alkawarin nan na cewa, zan kasance mai gaskiya da biyayya da kare ta da dukkan karfi da damar da na samu.<\/p>\n<p>Tare da haka a kullum ina cike da bakin ciki da damuwa na yadda son zuciya da son kai ya sanya wadansu b&#8217;ata gari suka lalata mana wannan kasar ta mu ta gado.<\/p>\n<p>Allah ya yi amfani da mu wajen gyara wannan hamshakiyar kasa, Nijeriya.<\/p>\n<p>SO HELP ME ALLAH<\/p>\n<p>Wannan wani rubutu ne a shekarun baya.<\/p>\n<p>Daga<\/p>\n<p>Malam Aliyu Ibrahim Sani Mainage.<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>INA SON KASA TA NIJERIYA SHEKARU 64 DA SAMUN &#8216;YANC Ina matukar son wannan hamshakiyar kasar ta mu Nijeriya, ina kuma fatan wata rana da yardar Allah ta wuce Birtaniya da Amurka, ina kuma fatan ta zama abar soyuwa a zukatan mutanen duniya, kamar ko kusa da Makka da Madina. Son da nake yi wa [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":3284,"comment_status":"open","ping_status":"open","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"content-type":"","footnotes":""},"categories":[59],"tags":[],"class_list":{"0":"post-3283","1":"post","2":"type-post","3":"status-publish","4":"format-standard","5":"has-post-thumbnail","7":"category-news"},"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3283","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=3283"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3283\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":3285,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3283\/revisions\/3285"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/3284"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=3283"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=3283"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=3283"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}