{"id":3197,"date":"2024-09-19T20:23:02","date_gmt":"2024-09-19T20:23:02","guid":{"rendered":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=3197"},"modified":"2024-09-19T20:23:03","modified_gmt":"2024-09-19T20:23:03","slug":"kashim-shettima-ne-zai-wakilci-nijeriya-a-taron-mdd-na-79","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=3197","title":{"rendered":"Kashim Shettima ne Zai Wakilci Nijeriya a Taron MDD na 79"},"content":{"rendered":"\n<p>Shugaba Bola Tinubu ba zai halarci taron Majalisar Dinkin Duniya karo na 79 a birnin New York na Amurka ba a wannan shekara.<\/p>\n\n\n\n<p>&#8220;Don haka shugaban ya umarci Mataimakin Shugaban \u0198asa Kashim Shettima ya jagoranci tawagar Nijeriya,&#8221; in ji sanarwar da Fadar Shugaban \u0198asar ta fitar a ranar Alhamis.<\/p>\n\n\n\n<p>Sanarwar ta \u0199ara da cewa Shugaba Tinubu, wanda ya koma kasar a ranar Lahadin da ta gabata bayan tafiyarsa zuwa kasashen China da Birtaniya, ba zai je Amurkan ba ne saboda yana son mayar da hankali kan al\u2019amuran cikin gida da kuma magance wasu kalubalen da kasar ke fuskanta, musamman bayan da aka yi fama da bala\u2019in ambaliyar ruwa.<\/p>\n\n\n\n<p>A taron Majalisar Dinkin Duniya 79, Mataimakin Shugaban \u0198asa Shettima zai gabatar da jawabin Nijeriya ga babban taron, da halartar muhimman abubuwan da za su gudana a taron, da kuma ganawa da wakilan wasu \u0199asashen.<\/p>\n\n\n\n<p>Babban Taron MDD mai taken &#8220;Kada a bar kowa a baya: Yin aiki tare don samar da zaman lafiya, dauwamammen ci gaba da mutunta bil&#8217;adama a yanzu da a gaba,&#8221; zai gudana ne daga ranar Talata 24 zuwa ranar Asabar 28 ga watan Satumban 2024. <\/p>\n\n\n\n<p>TRT Afarka Hausa.<\/p>\n\n\n\n<p>At-tajdid News.<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Shugaba Bola Tinubu ba zai halarci taron Majalisar Dinkin Duniya karo na 79 a birnin New York na Amurka ba a wannan shekara. &#8220;Don haka shugaban ya umarci Mataimakin Shugaban \u0198asa Kashim Shettima ya jagoranci tawagar Nijeriya,&#8221; in ji sanarwar da Fadar Shugaban \u0198asar ta fitar a ranar Alhamis. Sanarwar ta \u0199ara da cewa Shugaba [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":3198,"comment_status":"open","ping_status":"open","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"content-type":"","footnotes":""},"categories":[59],"tags":[],"class_list":{"0":"post-3197","1":"post","2":"type-post","3":"status-publish","4":"format-standard","5":"has-post-thumbnail","7":"category-news"},"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3197","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=3197"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3197\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":3199,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3197\/revisions\/3199"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/3198"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=3197"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=3197"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=3197"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}