{"id":3178,"date":"2024-09-18T12:07:25","date_gmt":"2024-09-18T12:07:25","guid":{"rendered":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=3178"},"modified":"2024-09-18T12:07:26","modified_gmt":"2024-09-18T12:07:26","slug":"gwamnatin-tarayya-jihohi-da-%c6%99ananan-hukumomin-nijeriya-sun-raba-naira-tiriliyan-1-2-a-watan-agusta-faac","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=3178","title":{"rendered":"Gwamnatin Tarayya, Jihohi da \u0199ananan Hukumomin Nijeriya Sun Raba Naira Tiriliyan 1.2 a Watan Agusta &#8211; FAAC"},"content":{"rendered":"\n<p>Kwamitin gwamnatin tarayya da ke rabon arzi\u0199in \u0199asa wato FAAC, ya ce ya raba naira tiriliyan 1.2 ga gwamnatin tarayya, jihohi da \u0199ananan hukumomin Nijeriya wa\u0257anda ku\u0257i ne da aka samu a matsayin ku\u0257a\u0257en shiga a watan Agusta.Kwamitin ne ya sanar da hakan bayan kammala taron da ya gudanar na watan Satumba a Abuja.<\/p>\n\n\n\n<p>Sanarwar da mai magana da yawun ofishin akanta janar na Nijeriya Bawa Mokwa ya fitar a ranar Talata, ta ce ku\u0257in da aka raba a wannan karon sun ragu da kashi 11 cikin 100 idan aka kwatanta da yadda aka raba a watan Yuli.<\/p>\n\n\n\n<p>A watan Yulin bana an raba naira tiriliyan 1.358 wanda hakan ke nufin an samu raguwa da naira biliyan 155.<\/p>\n\n\n\n<p>Ofishin akanta janar \u0257in ya bayyana cewa ku\u0257a\u0257en shigar sun ha\u0257a da wa\u0257anda aka samu daga kamfanoni wanda ya kai naira biliyan 186.636 da na haraji kan kayayyaki wanda ya kai naira biliyan 533.895 da wanda aka samu daga \u0253angaren tura ku\u0257i ta banki wanda ya kai naira biliyan 15.02 da haraji kan bambancin ku\u0257i da ya kai naira biliyan 468.25.<\/p>\n\n\n\n<p>Bawa ya kara da cewa daga cikin naira tiriliyan 1.203 da aka raba a matsayin ku\u0257in shiga, gwamnatin tarayya ta samu jimillar kudi naira biliyan 374.93 sannan gwamnatocin jahohin sun samu jimillar kudi naira biliyan 422.86.<\/p>\n\n\n\n<p>Sai kuma kananan hukumomi sun samu jimillar kudi naira biliyan 306.53 kuma an raba jimillar naira biliyan 99.47 (kashi 13 na kudaden shiga na ma\u2019adinai) da jihohin da suka amfana a matsayin kudaden shiga.<\/p>\n\n\n\n<p>TRT Afarka Hausa.<\/p>\n\n\n\n<p>At-tajdid News.<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Kwamitin gwamnatin tarayya da ke rabon arzi\u0199in \u0199asa wato FAAC, ya ce ya raba naira tiriliyan 1.2 ga gwamnatin tarayya, jihohi da \u0199ananan hukumomin Nijeriya wa\u0257anda ku\u0257i ne da aka samu a matsayin ku\u0257a\u0257en shiga a watan Agusta.Kwamitin ne ya sanar da hakan bayan kammala taron da ya gudanar na watan Satumba a Abuja. Sanarwar [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":3179,"comment_status":"open","ping_status":"open","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"content-type":"","footnotes":""},"categories":[59],"tags":[],"class_list":{"0":"post-3178","1":"post","2":"type-post","3":"status-publish","4":"format-standard","5":"has-post-thumbnail","7":"category-news"},"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3178","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=3178"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3178\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":3180,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3178\/revisions\/3180"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/3179"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=3178"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=3178"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=3178"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}