{"id":3078,"date":"2024-09-11T21:35:16","date_gmt":"2024-09-11T21:35:16","guid":{"rendered":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=3078"},"modified":"2024-09-11T21:35:17","modified_gmt":"2024-09-11T21:35:17","slug":"ambaliyar-ruwa-a-garin-maiduguri-2","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=3078","title":{"rendered":"AMBALIYAR RUWA A GARIN MAIDUGURI"},"content":{"rendered":"\n<p>Muna cikin mawuyacin hali&#8221;<\/p>\n\n\n\n<p>Tun a daren Litinin din da ta gabata ne ambaliyar ruwa tai matukar tsanani   a cikin garin na Maiduguri hakan ne ya sanya dubban mutane hijira domin su sami inda za su fake su tsira da rayuwar su.<\/p>\n\n\n\n<p>Gwamnatin Jihar ta samarwa da su yan gudun hijirar matsugunai  gami da basu tallafi na gaggawa domin saukaka musu yanayin da suke ciki Wakilin mu Muhd Abdulmumin ya ziyarci daya daga cikin matsugunan da aka ajiye  wadanda ambaliyar ta ritsa da su wato makarantar Sakandaren yan mata ta YERWA inda ya shaida mana cewar a wannan matsuguni akwai kimanin iyalai dubu daya da dari biyar da hamsin da bakwai (1557), a kididdiga kuma ta dai daiku akwai mutum dubu  tara da dari uku da arba&#8217;in da biyu (9342), wadanda kusan kashi casa&#8217;in da shida (96) daga cikin su mata ne da kananan yara Kuma har ya zuwa wannan lokacin mutane na cigaba da zuwa wannan matsuguni, kamar dai yadda kungiyar bada agajin gaggawa ta SEMA ta shaida wa wakilin namu Sai dai a bangaren wadanda ibtila&#8217;in ya shafa sun bayyana korafe korafe dangane da yanda ake tafi da al&#8217;amuran matsugunin na su, daga cikin korafe korafen nasu akwai:<\/p>\n\n\n\n<figure class=\"wp-block-gallery has-nested-images columns-default is-cropped wp-block-gallery-1 is-layout-flex wp-block-gallery-is-layout-flex\">\n<figure class=\"wp-block-image size-large\"><img loading=\"lazy\" loading=\"lazy\" decoding=\"async\" width=\"1024\" height=\"768\" data-id=\"3079\" src=\"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/wp-content\/uploads\/2024\/09\/IMG-20240911-WA0050-1024x768.jpg\" alt=\"\" class=\"wp-image-3079\" srcset=\"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/wp-content\/uploads\/2024\/09\/IMG-20240911-WA0050-1024x768.jpg 1024w, https:\/\/attajdidnews.com.ng\/wp-content\/uploads\/2024\/09\/IMG-20240911-WA0050-300x225.jpg 300w, https:\/\/attajdidnews.com.ng\/wp-content\/uploads\/2024\/09\/IMG-20240911-WA0050-768x576.jpg 768w, https:\/\/attajdidnews.com.ng\/wp-content\/uploads\/2024\/09\/IMG-20240911-WA0050-860x645.jpg 860w, https:\/\/attajdidnews.com.ng\/wp-content\/uploads\/2024\/09\/IMG-20240911-WA0050.jpg 1080w\" sizes=\"auto, (max-width: 1024px) 100vw, 1024px\" \/><\/figure>\n<\/figure>\n\n\n\n<p>1. Sun kwana a cikin yanayi mara kyau kwarai da gaske cikin sauro, wasu ma a filin Allah suka Kwana.<\/p>\n\n\n\n<p>2. Abincin da ake raba musu baya isar ko Kashi daya bisa hudun su, Kuma in sun je karbar abincin  ana wulakanta su gami da duka.<\/p>\n\n\n\n<p> 3. Babu kyakkyawan tsaro a matsugunin na su.<\/p>\n\n\n\n<p>4. Suna kira ga gwamnati da masu hannu da shuni su taimaka musu domin rage musu radadin da suke ciki gami da rashin nutsuwa da suka tsinci kansu ciki.<\/p>\n\n\n\n<p>domin ganin korafe korafen Kai tsaye ta hanyar hoto mai motsi a danna wannan mashiga. <\/p>\n\n\n\n<p>Mai Rahoto Muhd Abdulmumin.<\/p>\n\n\n\n<p>Attajdid News Maiduguri.<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Muna cikin mawuyacin hali&#8221; Tun a daren Litinin din da ta gabata ne ambaliyar ruwa tai matukar tsanani a cikin garin na Maiduguri hakan ne ya sanya dubban mutane hijira domin su sami inda za su fake su tsira da rayuwar su. Gwamnatin Jihar ta samarwa da su yan gudun hijirar matsugunai gami da basu [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":3080,"comment_status":"open","ping_status":"open","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"content-type":"","footnotes":""},"categories":[59],"tags":[],"class_list":{"0":"post-3078","1":"post","2":"type-post","3":"status-publish","4":"format-standard","5":"has-post-thumbnail","7":"category-news"},"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3078","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=3078"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3078\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":3081,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3078\/revisions\/3081"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/3080"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=3078"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=3078"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=3078"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}