{"id":3035,"date":"2024-09-09T17:00:07","date_gmt":"2024-09-09T17:00:07","guid":{"rendered":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=3035"},"modified":"2024-09-09T17:00:08","modified_gmt":"2024-09-09T17:00:08","slug":"gwamnatin-nijeriya-ta-kama-shugaban-kungiyar-kwadago-joe-ajaero-nlc","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=3035","title":{"rendered":"Gwamnatin Nijeriya ta kama Shugaban Kungiyar Kwadago Joe Ajaero &#8211; NLC"},"content":{"rendered":"\n<p>\u0198ungiyar NLC ta ce jami&#8217;an DSS ne suka yi gaba da shugabanta a safiyar Litinin a filin jirgin Nnamdi Azikiwe da ke Abuja a lokacin da yake hanyarsa ta zuwa Birtaniya.Kamun da aka yi wa shugaban na NLC na zuwa ne kwanaki bayan ya amsa goron gayyatar \u2018yan sanda a ranar 28 ga Agusta.<\/p>\n\n\n\n<p>\u0198ungiyar \u0198wadago ta Nijeriya NLC ta sanar da cewa hukumar tsaro ta DSS ta cafke shugaban NLC Joe Ajaero.<\/p>\n\n\n\n<p>\u0198ungiyar ta sanar da hakan ne a wata sanarwa da ta wallafa a shafinta na intanet a ranar Litinin.<\/p>\n\n\n\n<p>NLC \u0257in ta ce an kama Ajaero a filin jirgin Nnamdi Azikiwe da ke Abuja a ranar Litinin a lokacin da yake hanyarsa ta zuwa Birtaniya bayan \u0199ungiyar \u0199wadago ta Birtaniya ta gayyace shi domin halartar wani taro, kamar yadda sanarwar \u0199ungiyar ta bayyana.<\/p>\n\n\n\n<p>Muna so mu bayyana \u0199arara cewa an tsare Comrade Ajaero ba tare da wata takardar sammaci ko bin tsarin shari\u2019a ba. <\/p>\n\n\n\n<p>Joe Ajaero ba mai gudun hijira ba ne. Don haka tsare shi rashin bin doka da oda da baraza ne domin babu wata hukuma da ta tabbatar da cewa tana neman sa,\u201d in ji sanarwar ta NLC.Kamun da aka yi wa shugaban na NLC na zuwa ne kwanaki bayan ya amsa goron gayyatar \u2018yan sanda a ranar 28 ga Agusta.<\/p>\n\n\n\n<p>Sai dai \u2018yan sandan sun sake shi kwana guda bayan hakan. <\/p>\n\n\n\n<p>TRT Afarka Hausa.<\/p>\n\n\n\n<p>At-tajdid News.<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>\u0198ungiyar NLC ta ce jami&#8217;an DSS ne suka yi gaba da shugabanta a safiyar Litinin a filin jirgin Nnamdi Azikiwe da ke Abuja a lokacin da yake hanyarsa ta zuwa Birtaniya.Kamun da aka yi wa shugaban na NLC na zuwa ne kwanaki bayan ya amsa goron gayyatar \u2018yan sanda a ranar 28 ga Agusta. \u0198ungiyar [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":3036,"comment_status":"open","ping_status":"open","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"content-type":"","footnotes":""},"categories":[59],"tags":[],"class_list":{"0":"post-3035","1":"post","2":"type-post","3":"status-publish","4":"format-standard","5":"has-post-thumbnail","7":"category-news"},"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3035","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=3035"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3035\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":3037,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3035\/revisions\/3037"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/3036"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=3035"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=3035"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=3035"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}