{"id":3009,"date":"2024-09-08T12:21:36","date_gmt":"2024-09-08T12:21:36","guid":{"rendered":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=3009"},"modified":"2024-09-08T12:21:37","modified_gmt":"2024-09-08T12:21:37","slug":"israila-ta-kashe-mataimakin-shugaban-hukumar-kare-farar-hula-ta-gaza","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=3009","title":{"rendered":"Isra&#8217;ila ta Kashe Mataimakin Shugaban Hukumar Kare Farar Hula ta Gaza"},"content":{"rendered":"\n<p>Ya\u0199in Isra\u2019ila a Gaza ya shiga rana ta 338, inda ta kashe kusan Falas\u0257inawa 41,000 yawaicinsu mata da yara tare da jikkata kusan 95,000, kuma wani \u0199iyasi ya nuna cewa fiye da mutum 10,000 na \u0199ar\u0199ashin \u0253araguzan gine-ginen da aka rusa.Isra&#8217;ila na ci gaba da kashe farar hula a kullum a Gaza wa\u0257anda akasarinsu mata ne da \u0199ananan yara.<\/p>\n\n\n\n<p>Sojojin Isra\u2019ila sun kashe mataimakin shugaba Hukumar Kare Farar Hula ta Gaza a wani harin sama da suka kai.<\/p>\n\n\n\n<p>Hukumar ce ta sanar da hakan a wata sanarwa da ta fitar a ranar Lahadi inda ta ce zuwa yanzu Isra\u2019ila ta kashe jami\u2019anta 83 tun daga 7 ga watan Oktoba bayan soma ya\u0199i.<\/p>\n\n\n\n<p>A wata sanarwa da mai magana da yawun hukumar Mahmoud Bassal ya fitar, ya yi ta\u2019aziyya game da \u201ckisan da aka yi wa Mohammad Abdelhay Morsi, mataimakin daraktan hukumar kare farar hula a arewacin Gaza, wanda Isra\u2019ila ta kashe a wani hari ta sama a gidansa da safiyar nan a yankin Al-Alami da ke Jabalia.<\/p>\n\n\n\n<p>Bassal ya ce baya ga jami\u2019ansu 83 da Isra\u2019ilar ta kashe, akwai fiye da 200 da ta jikkata.<\/p>\n\n\n\n<p>TRTRT Afirka Hausa.<\/p>\n\n\n\n<p>At-tajdid News.<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Ya\u0199in Isra\u2019ila a Gaza ya shiga rana ta 338, inda ta kashe kusan Falas\u0257inawa 41,000 yawaicinsu mata da yara tare da jikkata kusan 95,000, kuma wani \u0199iyasi ya nuna cewa fiye da mutum 10,000 na \u0199ar\u0199ashin \u0253araguzan gine-ginen da aka rusa.Isra&#8217;ila na ci gaba da kashe farar hula a kullum a Gaza wa\u0257anda akasarinsu mata [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":3010,"comment_status":"open","ping_status":"open","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"content-type":"","footnotes":""},"categories":[60],"tags":[],"class_list":{"0":"post-3009","1":"post","2":"type-post","3":"status-publish","4":"format-standard","5":"has-post-thumbnail","7":"category-international-news"},"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3009","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=3009"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3009\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":3011,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/3009\/revisions\/3011"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/3010"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=3009"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=3009"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=3009"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}