{"id":2893,"date":"2024-09-02T17:18:39","date_gmt":"2024-09-02T17:18:39","guid":{"rendered":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=2893"},"modified":"2024-09-02T17:18:40","modified_gmt":"2024-09-02T17:18:40","slug":"hukumomin-tsaron-najeria-na-neman-andrew-wynne-bisa-zargin-yinkurin-kifar-da-gwamnatin-bola-tinibu","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=2893","title":{"rendered":"Hukumomin Tsaron Najeria  Na Neman Andrew Wynne Bisa Zargin Yinkurin Kifar Da Gwamnatin Bola Tinibu"},"content":{"rendered":"\n<p>Daga Mustapha Garba Usman Hukumomin  Najeriya na neman wani  \u0257an \u0199asar Birtaniya Mr Andrew Wynne (Andrew Povich ko Drew Povey),  ruwa a jallo  bisa zargin hanu cikin yinkurin kifar da Gwamnatin Shuga Bola Ahmed Tinibu.<\/p>\n\n\n\n<p>An rawaito cewa Hukumomi sun Sami rahotannin  asiri da   suka nuna yadda baturen Ingila ya \u0257auki nauyi tare da tsara zanga-zanga da nufin amfani da ita wajen kifar da gwamnatin Najeriya.<\/p>\n\n\n\n<p>A wani labarin da Jaridar Aminiya ta samo, ya ce  Mai magana da yawun rundunar, Olumuyiwa Adejobi, ya sanar a ranar Litinin cewa hujjojin da kuma bayanan da suka samu daga Andrew sun tabbatar da hannunsa a yunkurin kifar da gwamnatin Najeriya.<\/p>\n\n\n\n<p>Adejobi ya bayyana cewa Andrew Wynne ya bayar da tallafin kudade da kuma tsare-tsare zanga-zangar da aka gudanar kan tsadar rayuwa da nufin amfani da zanga-zangar wajen  ganin an hambarar da gwamnaitin Najeriya.<\/p>\n\n\n\n<p>Bugu da kari dan kasar na Birtaniya ne ya ba da umarni tare da sanya ido kan zanga-zangar yunwar da aka gudanar a fadin kasar a watan Agusta.<\/p>\n\n\n\n<p>Jami\u2019in ya ce binciken rundunar ya gano cewa Andrew Wynne yana zaman haya ne a gidan Labour House da ke Abuja.Adejobi, ya ci gaba da cewa Andrew Wynne ya kama wurin haya ne da sunan bude shagon sayar da litattafai mai suna \u2018Iva Valley Bomanufarsa.<\/p>\n\n\n\n<p>Sannan kuma shi ne ya assasa makarantar \u2018STARS of Nations Schools\u2019 domin batar da sawu game da mana.<\/p>\n\n\n\n<p>( Aminiya Hausa).<\/p>\n\n\n\n<p>At-tajdid News.<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Daga Mustapha Garba Usman Hukumomin Najeriya na neman wani \u0257an \u0199asar Birtaniya Mr Andrew Wynne (Andrew Povich ko Drew Povey), ruwa a jallo bisa zargin hanu cikin yinkurin kifar da Gwamnatin Shuga Bola Ahmed Tinibu. An rawaito cewa Hukumomi sun Sami rahotannin asiri da suka nuna yadda baturen Ingila ya \u0257auki nauyi tare da tsara [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":2894,"comment_status":"open","ping_status":"open","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"content-type":"","footnotes":""},"categories":[59],"tags":[],"class_list":{"0":"post-2893","1":"post","2":"type-post","3":"status-publish","4":"format-standard","5":"has-post-thumbnail","7":"category-news"},"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/2893","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=2893"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/2893\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":2895,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/2893\/revisions\/2895"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/2894"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=2893"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=2893"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=2893"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}