{"id":2747,"date":"2024-08-26T08:13:29","date_gmt":"2024-08-26T08:13:29","guid":{"rendered":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=2747"},"modified":"2024-08-26T08:13:30","modified_gmt":"2024-08-26T08:13:30","slug":"an-kashe-yan-taadda-a-yankin-zamfara-da-kaduna","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=2747","title":{"rendered":"An Kashe &#8216;Yan Ta&#8217;adda a Yankin Zamfara\u00a0 da Kaduna"},"content":{"rendered":"\n<p>Edward Gabkwet ya ce &#8216;yan ta&#8217;addan da suka kashe su ne suka kai hari kwanakin baya a kan fararen-hula tare da sace shanu a \u0199aramar hukumar Shiroro ta jihar Neja amma suna zaune ne a dazukan jihar Kaduna.<\/p>\n\n\n\n<p>Daga samun wa\u0257annnan bayanai ne, rundunar sojojin sama ta tsara sannan ta aiwatar da shirinta na kai hari kan ma\u0253oyar &#8216;yan ta&#8217;adda a Dajin Malum ranar 21 ga watan Agusta.<\/p>\n\n\n\n<p>Runduar Sojojin Sama ta Nijeriya ta ce jiragen ya\u0199inta sun kashe &#8216;yan ta&#8217;adda da dama a jihohin Kaduna da Zamfara da ke arewa maso yammacin \u0199asar.Ta bayyana haka ne a wata sanarwa da mai magana da yawunta, Edward Gabkwet, ya fitar ranar Lahadi a Abuja.<\/p>\n\n\n\n<p>Gabkwet ya ce &#8216;yan ta&#8217;addan da suka kashe su ne suka kai hari kwanakin baya a kan fararen-hula tare da sace shanu a \u0199aramar hukumar Shiroro ta jihar Neja amma suna zaune ne a dazukan jihar Kaduna.<\/p>\n\n\n\n<p>Ya \u0199ara da cewa bayanan sirrin da suka tattara sun nuna yadda &#8216;yan ta&#8217;addan suke tafiya daga Dajin Alawa na jihar Neja domin komawa mazauninsu Dajin Malum da ke \u0199aramar hukumar Igabi a jihar Kaduna.<\/p>\n\n\n\n<figure class=\"wp-block-gallery has-nested-images columns-default is-cropped wp-block-gallery-1 is-layout-flex wp-block-gallery-is-layout-flex\">\n<figure class=\"wp-block-image size-large\"><img loading=\"lazy\" loading=\"lazy\" decoding=\"async\" width=\"1024\" height=\"576\" data-id=\"2748\" src=\"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/wp-content\/uploads\/2024\/08\/IMG-20240826-WA0006-1024x576.jpg\" alt=\"\" class=\"wp-image-2748\" srcset=\"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/wp-content\/uploads\/2024\/08\/IMG-20240826-WA0006-1024x576.jpg 1024w, https:\/\/attajdidnews.com.ng\/wp-content\/uploads\/2024\/08\/IMG-20240826-WA0006-300x169.jpg 300w, https:\/\/attajdidnews.com.ng\/wp-content\/uploads\/2024\/08\/IMG-20240826-WA0006-768x432.jpg 768w, https:\/\/attajdidnews.com.ng\/wp-content\/uploads\/2024\/08\/IMG-20240826-WA0006-860x483.jpg 860w, https:\/\/attajdidnews.com.ng\/wp-content\/uploads\/2024\/08\/IMG-20240826-WA0006.jpg 1080w\" sizes=\"auto, (max-width: 1024px) 100vw, 1024px\" \/><\/figure>\n<\/figure>\n\n\n\n<p>\u201cDaga samun wa\u0257annnan bayanai ne, rundunar sojojin sama ta tsara sannan ta aiwatar da shirinta na kai hari kan ma\u0253oyar &#8216;yan ta&#8217;adda a Dajin Malum ranar 21 ga watan Agusta.<\/p>\n\n\n\n<p>\u201cBinciken da aka bayan \u0199addamar da harin da kuma bayanan da muka samu daga mazauna yankin sun nuna cewa an kashe &#8216;yan ta&#8217;adda da dama sakamakon samamen,&#8221; in ji Gabkwet.<\/p>\n\n\n\n<p>A cewarsa, \u201cAn kai irin wannan hari a ma\u0253oyar &#8216;yan ta&#8217;adda da ke Bayan Ruwa a \u0199aramar hukumar Maradun ta jihar Zamfara.<\/p>\n\n\n\n<p>\u201cAn bi &#8216;yan ta&#8217;addan har cikin \u0257akunan da suka gina kwano a wuri mai cike da ciyayi&#8221; inda aka kawar da su.<\/p>\n\n\n\n<p>Gabkwet ya ce luguden wutar da suke yi ta sama, wanda suka sanyawa suna Air Component of Operation Whirl Punch zai ci gaba da gano wuraren da &#8216;yan ta&#8217;adda suke tare da kawar da su daga doron \u0199asa.<\/p>\n\n\n\n<p>At-tajdid News<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Edward Gabkwet ya ce &#8216;yan ta&#8217;addan da suka kashe su ne suka kai hari kwanakin baya a kan fararen-hula tare da sace shanu a \u0199aramar hukumar Shiroro ta jihar Neja amma suna zaune ne a dazukan jihar Kaduna. Daga samun wa\u0257annnan bayanai ne, rundunar sojojin sama ta tsara sannan ta aiwatar da shirinta na kai [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":2749,"comment_status":"open","ping_status":"open","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"content-type":"","footnotes":""},"categories":[59],"tags":[],"class_list":{"0":"post-2747","1":"post","2":"type-post","3":"status-publish","4":"format-standard","5":"has-post-thumbnail","7":"category-news"},"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/2747","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=2747"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/2747\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":2750,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/2747\/revisions\/2750"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/2749"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=2747"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=2747"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=2747"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}