{"id":2701,"date":"2024-08-23T13:24:30","date_gmt":"2024-08-23T13:24:30","guid":{"rendered":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=2701"},"modified":"2024-08-23T13:24:31","modified_gmt":"2024-08-23T13:24:31","slug":"an-haramta-%c6%99ungiyoyin-addini-fiye-da-40-a-kasar-rwanda","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=2701","title":{"rendered":"An Haramta \u0199ungiyoyin Addini Fiye Da 40 a Kasar Rwanda."},"content":{"rendered":"\n<p> Gwamnatin Rwanda ta \u0257auki matakin ne bayan ta rufe coci-coci fiye da 5,000 saboda gaza bin \u0199a&#8217;idoji.<\/p>\n\n\n\n<p>Gwamnatin Rwanda ta sanar da haramta ayyukan \u0199ungiyoyi 43 na addini a fa\u0257in \u0199asar daga ranar 28 ga watan Agusta, makonni bayan ta rufe dubban coci-coci da aka bu\u0257e ba bisa \u0199a&#8217;ida ba.<\/p>\n\n\n\n<p>Wata wasi\u0199a da Ma&#8217;aikatar Kula da \u0198ananan Hukumomi ta \u0199asar ta fitar ta umarci dukkan shugabannin gundumomi su tabbatar da aiwatar da wannan mataki, tana mai cewa bincike ya gano cewa \u0199ungiyoyin suna karya dokoki.<\/p>\n\n\n\n<p>Galibin coci-cocin da lamarin ya shafa na da ala\u0199a da \u0257arikar Pentecostal, ciki har da Cocin Lutheran, mamba a Gamayyar Cocin Lutheran na Duniya wadda aka bu\u0257e a Rwanda a shekarun 1990 domin ci gaba da ayyukan Jamusawa &#8216;yan mishan.<\/p>\n\n\n\n<p>An sanar da haramta coci-cocin ne ranar Alhamis, makonni bayan hukumomi sun rufe fiye da coci 5,000 bisa zargin keta dokoki da jefa rayuwar masu ibada cikin hatsari.<\/p>\n\n\n\n<p>Hukumomi sun ce kashi 59.3 na coci 13,000 da aka gudanar da bincike a kansu a \u0199arshen watan Yuli an rufe su saboda gaza bin doka.Wannan ne karo na biyu da ake rufe coci-coci a \u0199asar a shekarun baya bayan nan.<\/p>\n\n\n\n<p>A shekara 2018, hukumomi a Rwanda sun rufe coci fiye da 700 da ake gudanarwa ba bisa \u0199a&#8217;ida ba.An umarci dukkan malaman coci su halarci wuraren bayar da horo kan addini kafin su bu\u0257e coci kamar yadda doke ta tanada.<\/p>\n\n\n\n<p>Gwamnati ta bai wa shugabannin coci-coci wa&#8217;adin shekaru biyar su aiwatar da matakan da ta tanada, sai dai rahotanni sun ce sau da dama sun gaza aiwatar da wa\u0257annan matakai<\/p>\n\n\n\n<p>At-tajdid News<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Gwamnatin Rwanda ta \u0257auki matakin ne bayan ta rufe coci-coci fiye da 5,000 saboda gaza bin \u0199a&#8217;idoji. Gwamnatin Rwanda ta sanar da haramta ayyukan \u0199ungiyoyi 43 na addini a fa\u0257in \u0199asar daga ranar 28 ga watan Agusta, makonni bayan ta rufe dubban coci-coci da aka bu\u0257e ba bisa \u0199a&#8217;ida ba. Wata wasi\u0199a da Ma&#8217;aikatar Kula [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":2702,"comment_status":"open","ping_status":"open","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"content-type":"","footnotes":""},"categories":[60],"tags":[],"class_list":{"0":"post-2701","1":"post","2":"type-post","3":"status-publish","4":"format-standard","5":"has-post-thumbnail","7":"category-international-news"},"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/2701","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=2701"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/2701\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":2703,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/2701\/revisions\/2703"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/2702"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=2701"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=2701"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=2701"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}