{"id":2648,"date":"2024-08-21T08:21:23","date_gmt":"2024-08-21T08:21:23","guid":{"rendered":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=2648"},"modified":"2024-08-21T08:21:24","modified_gmt":"2024-08-21T08:21:24","slug":"yan-bindiga-sun-kashe-hadimin-gwamna-da-matarsa-yan-sanda-sun-magantu","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=2648","title":{"rendered":"YAN BINDIGA SUN KASHE HADIMIN GWAMNA DA MATARSA, &#8216;YAN SANDA SUN MAGANTU"},"content":{"rendered":"\n<p> Sani Hamza, kwararren edita ne a fannin nishadi, al&#8217;amuran yau da kullum da kuma siyasa. Sani yana da shekaru sama da biyar a aikin jaridaKatsina &#8211; Wasu \u2018yan bindiga sun kai hari gidan Sanusi Ango Gyaza, mai taimaka wa gwamnanKatsina, Malam Dikko Radda a Gyaza, da ke karamar hukumar Kankia.<\/p>\n\n\n\n<p>Gyaza, wanda tsohon shugaban kungiyar malamai ta Najeriya NUT na karamar hukumar Kankia ne, an kashe shi a harin tare da matarsa kamar yadda rahoto ya nuna.&#8217;Yan bindiga sun kashe hadimin gwamnaRundunar \u2018yan sandan jihar Katsina ta bakin kakakinta Abubakar Sadiq, ta tabbatar wa manema labarai faruwar lamarin, inji rahoton Leadership.An ruwaito Abubakar Sadiq yana mai cewa, \u201cEh, muna sane kuma muna kan bincike.<\/p>\n\n\n\n<p>\u201dJardar Sahara Reporters ta ruwaito cewa &#8216;yan bindigar sun kashe hadimin gwamna da uwar gidansa a gidansa da ke unguwar Gyaza da ke Kankia a ranar Juma\u2019a.Ayyukan &#8216;yan bindiga na ta&#8217;azzara a Katsina An kuma tattaro cewa a yayin harin, \u2018yan bindigar sun sace matarsa ta biyu, lamarin da ya jefa al\u2019umma cikin firgici da jimami. Al&#8217;umma sun nuna damuwa game da yadda matsalar tsaro ke kara tabarbarewa a jihar, inda ayyukan \u2019yan ta&#8217;adda da suka hada da garkuwa da mutane da kashe-kashe ke karuwa. <\/p>\n\n\n\n<p>Da aka tuntubi babban daraktan yada labarai na gwamnan jihar Maiwada Danmallam, bai amsa sakon da aka aikawa lambar wayarsa da aka sani ba har zuwa hada wannan rahoto. <\/p>\n\n\n\n<p>&#8216;Yan bindiga sun kashe dan siyasa a Katsina A wani labarin, mun ruwaito cewa &#8216;yan bindiga sun kai hari \u0199auyen Mairuwa da ke \u0199aramar hukumar Faskari a jihar Katsina inda suka kashe wani dan siyasa, Alhaji Lado. Wata majiya da ta bayyana marigayin a matsayin \u0257an kasuwa, \u0257an siyasa kuma babban manomi, ta ce marigayin an kashe shi ne lokacin da ya \u0199i yarda ya bi \u01b4an bindigan. <\/p>\n\n\n\n<p>Asali: Legit.<\/p>\n\n\n\n<p>At-tajdid News.<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Sani Hamza, kwararren edita ne a fannin nishadi, al&#8217;amuran yau da kullum da kuma siyasa. Sani yana da shekaru sama da biyar a aikin jaridaKatsina &#8211; Wasu \u2018yan bindiga sun kai hari gidan Sanusi Ango Gyaza, mai taimaka wa gwamnanKatsina, Malam Dikko Radda a Gyaza, da ke karamar hukumar Kankia. Gyaza, wanda tsohon shugaban kungiyar [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":2649,"comment_status":"open","ping_status":"open","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"content-type":"","footnotes":""},"categories":[59],"tags":[],"class_list":{"0":"post-2648","1":"post","2":"type-post","3":"status-publish","4":"format-standard","5":"has-post-thumbnail","7":"category-news"},"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/2648","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=2648"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/2648\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":2650,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/2648\/revisions\/2650"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/2649"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=2648"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=2648"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=2648"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}