{"id":2492,"date":"2024-08-12T06:16:36","date_gmt":"2024-08-12T06:16:36","guid":{"rendered":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=2492"},"modified":"2024-08-12T06:16:38","modified_gmt":"2024-08-12T06:16:38","slug":"miji-da-mata-da-yayansu-sun-rasu-sakamakon-cin-cin-abinci-mai-guda-a-jahar-sokoto","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=2492","title":{"rendered":"MIJI DA MATA DA &#8216;YA&#8217;YANSU SUN RASU SAKAMAKON CIN CIN ABINCI MAI GUDA A JAHAR SOKOTO."},"content":{"rendered":"\n<p> Mutum bakwai &#8216;yan gida \u0257aya sun mutu sakamakon cin abinci mai guba a \u0199aramar hukumar Shagari da ke jihar Sokoto a arewa maso yammacin Nijeriya.<\/p>\n\n\n\n<p>Mutanen sun mutu ne bayan sun ci rogo mai \u0257auke da guba a \u0199auyen Runjin Barmo, a cewar wata sanarwa da Nura Bello, mai magana da yawun Ma&#8217;aikatar Kiwon Lafiya ta jihar ya fitar a ranar Lahadi.Sanarwar ta \u0199ara da cewa Dagacin \u0199auyen, Muhammadu Modi, wanda ya tabbatar wa Kwamishinar Lafiya ta jihar Hajiya Asabe Balarabe aukuwar lamarin, ya ce mutanen sun ci rogon ne da daddare lamarin da ya yi ajalinsu. \u201cMutanen da suka mutu su ne Abubakar da matarsa da &#8216;ya&#8217;yansu biyar,\u201d in ji sanarwar.<\/p>\n\n\n\n<p>\u018aaya daga cikin &#8216;ya&#8217;yan, wanda shi ne na shida cikin wa\u0257anda suka ci rogon, bai mutu ba, kamar yadda sanarwar ta bayyana.Hajiya Asabe ta ce an tura jami&#8217;ai gwamnati \u0199auyen domin tattaro bayanai kan abin da ya faru don mi\u0199a wa gwamnati kafin ta \u0257auki mataki.<\/p>\n\n\n\n<p>Kwamishinar ta ce ma&#8217;aikatarta za ta \u0257auki samfur daga jikin yaron da ya tsallake rijiya da baya domin yin gwaje-gwajen kimiyya da zummar gano aihini dalilin rasuwar mutanen.Gwamnatin jihar Sokoto ta mi\u0199a ta&#8217;aziyya ga wa &#8216;yan&#8217;uwan mutanen da suka rasu tare da fatan ganin hakan bai sake aukuwa ba kamar yadda TRT Afrika ya labarto.<\/p>\n\n\n\n<p>Mai rahoto;<\/p>\n\n\n\n<p>Musa Badamasi Gama.<\/p>\n\n\n\n<p>At-tajdid News.<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>Mutum bakwai &#8216;yan gida \u0257aya sun mutu sakamakon cin abinci mai guba a \u0199aramar hukumar Shagari da ke jihar Sokoto a arewa maso yammacin Nijeriya. Mutanen sun mutu ne bayan sun ci rogo mai \u0257auke da guba a \u0199auyen Runjin Barmo, a cewar wata sanarwa da Nura Bello, mai magana da yawun Ma&#8217;aikatar Kiwon Lafiya [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":2493,"comment_status":"open","ping_status":"open","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"content-type":"","footnotes":""},"categories":[59],"tags":[],"class_list":{"0":"post-2492","1":"post","2":"type-post","3":"status-publish","4":"format-standard","5":"has-post-thumbnail","7":"category-news"},"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/2492","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=2492"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/2492\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":2494,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/2492\/revisions\/2494"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/2493"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=2492"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=2492"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=2492"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}