{"id":2485,"date":"2024-08-10T09:33:40","date_gmt":"2024-08-10T09:33:40","guid":{"rendered":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=2485"},"modified":"2024-08-10T09:33:43","modified_gmt":"2024-08-10T09:33:43","slug":"an-harba-makami-mai-linzami-ga-masu-sallar-asubahi-yau-a-gaza","status":"publish","type":"post","link":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/?p=2485","title":{"rendered":"AN HARBA MAKAMI MAI LINZAMI GA MASU SALLAR ASUBAHI YAU A GAZA."},"content":{"rendered":"\n<p>A yau ne aka wayi gari da wani mumunan hari na makami mai linzami da yahudawan sahyoniyya su kai kan sahun masu ibada a lokacin sallar asubahi a makarantar Al-Tabaeen da ke unguwar Al-Daraj, lamarin da ya yi sanadin shahidar fiye da mutane 100 tare da jikkata wasu mutane da dama.<\/p>\n\n\n\n<figure class=\"wp-block-gallery has-nested-images columns-default is-cropped wp-block-gallery-1 is-layout-flex wp-block-gallery-is-layout-flex\">\n<figure class=\"wp-block-image size-large\"><img loading=\"lazy\" loading=\"lazy\" decoding=\"async\" width=\"1024\" height=\"608\" data-id=\"2486\" src=\"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/wp-content\/uploads\/2024\/08\/IMG-20240810-WA0020-1024x608.jpg\" alt=\"\" class=\"wp-image-2486\" srcset=\"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/wp-content\/uploads\/2024\/08\/IMG-20240810-WA0020-1024x608.jpg 1024w, https:\/\/attajdidnews.com.ng\/wp-content\/uploads\/2024\/08\/IMG-20240810-WA0020-300x178.jpg 300w, https:\/\/attajdidnews.com.ng\/wp-content\/uploads\/2024\/08\/IMG-20240810-WA0020-768x456.jpg 768w, https:\/\/attajdidnews.com.ng\/wp-content\/uploads\/2024\/08\/IMG-20240810-WA0020-860x511.jpg 860w, https:\/\/attajdidnews.com.ng\/wp-content\/uploads\/2024\/08\/IMG-20240810-WA0020.jpg 1280w\" sizes=\"auto, (max-width: 1024px) 100vw, 1024px\" \/><\/figure>\n<\/figure>\n\n\n\n<p>Matsayar Hamas: Ta bayyana hakan a matsayin &#8220;Kisan kiyashin da aka yi a makarantar Al-Taba&#8217;een a matsayin babban laifi ne da yake kara ta&#8217;azzara a cikin jerin laifukan da &#8216;yan Nazi suka aikatawa a Gaza&#8221; ta kara da cewa &#8220;Kisan kiyashin da aka yi a makarantar tabbatacce ne karara ya farune\u00a0 daga gwamnatin yahudawan sahyoniya da kuma ci gaba da yakin da suke yi da al&#8217;ummar Palastinu&#8221;\u00a0 &#8220;Sojojin mamaya suna haifar da munanan kalamai wanda ba na gaskiyaba ga fararen hula da makarantu da kuma asibitoci.<\/p>\n\n\n\n<p> &#8220;Hamas ta tabbatar da cewa karuwar laifukan yahudawan sahyoniya a zirin Gaza ba za su ci gaba ba idan ba tare da goyon bayan Amurka ba, wanda ya sa Washington ta zama abokiya a cikinta.<\/p>\n\n\n\n<p>&#8220;Ma&#8217;aikatar Harkokin Wajen Masar ta ce Kisan Falasdinawa da gangan, wata kwakkwarar shaida ce ta rashin san kawo karshen yakin da Isra&#8217;ila take kawa a Gaza.Ma&#8217;aikatar Harkokin Wajen Jordan tayi Allah wadai da kakkausar harshe akan harin bam da Isra&#8217;ila ta kai a makarantar Al-Tabaeen, wanda ke dauke da mutanen da suka rasa rayukansu da matsugunansu a unguwar Al-Daraj da ke zirin Gaza.Ma&#8217;aikatar tsaron farar hula a Zirin Gaza ta kara da cewa an kai harin kan benaye biyu na makarantar, na farko da aka yi wa mata gidaje, kuma na kasan dakin taron addu&#8217;o&#8217;i ne ga &#8216;yan gudun hijirar. <\/p>\n\n\n\n<p>An kai hari kan cibiyoyi 13 da ake\u00a0 tsugunar da &#8216;yan gudun hijirar tun farkon wannan wata. Muna kira ga duniya da ta sa baki cikin gaggawa don dakatar da kisan kiyashin da ake yi wa fararen hula marasa tsaro a matsuguninsu.<\/p>\n\n\n\n<p>Mai rahoto;<\/p>\n\n\n\n<p>Musa Badamasi Gama.<\/p>\n\n\n\n<p>At-tajdid News.<\/p>\n","protected":false},"excerpt":{"rendered":"<p>A yau ne aka wayi gari da wani mumunan hari na makami mai linzami da yahudawan sahyoniyya su kai kan sahun masu ibada a lokacin sallar asubahi a makarantar Al-Tabaeen da ke unguwar Al-Daraj, lamarin da ya yi sanadin shahidar fiye da mutane 100 tare da jikkata wasu mutane da dama. Matsayar Hamas: Ta bayyana [&hellip;]<\/p>\n","protected":false},"author":2,"featured_media":2487,"comment_status":"open","ping_status":"open","sticky":false,"template":"","format":"standard","meta":{"content-type":"","footnotes":""},"categories":[60],"tags":[],"class_list":{"0":"post-2485","1":"post","2":"type-post","3":"status-publish","4":"format-standard","5":"has-post-thumbnail","7":"category-international-news"},"_links":{"self":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/2485","targetHints":{"allow":["GET"]}}],"collection":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts"}],"about":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/types\/post"}],"author":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/users\/2"}],"replies":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcomments&post=2485"}],"version-history":[{"count":1,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/2485\/revisions"}],"predecessor-version":[{"id":2488,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/posts\/2485\/revisions\/2488"}],"wp:featuredmedia":[{"embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=\/wp\/v2\/media\/2487"}],"wp:attachment":[{"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fmedia&parent=2485"}],"wp:term":[{"taxonomy":"category","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Fcategories&post=2485"},{"taxonomy":"post_tag","embeddable":true,"href":"https:\/\/attajdidnews.com.ng\/index.php?rest_route=%2Fwp%2Fv2%2Ftags&post=2485"}],"curies":[{"name":"wp","href":"https:\/\/api.w.org\/{rel}","templated":true}]}}